Labarai

Labarai

Bayan shekaru 2, an cafke wadanda suka kashe Dan Majalisar Bauchi

’Yan sanda a Jihar Bauchi sun kama wasu da ake zargin da kashe dan majalisa mai wakiltar Dass, Musa Mante, shekaru biyu da suka gabata.

’Yan ta’adda sun yi garkuwa da matafiya a Katsina

’Yan ta’adda sun yi awon gaba da matafiya da ba a tantance adadinsu ba a hanyar Katsina zuwa Jibia  a Jihar Katsina.

Buhari Ya Jinjina Wa Sarkin Musulmi Kan Wanzar Da Zaman Lafiya

Shugaba Buhari ya mika ka sakon gaisuwarsa ga Mai Alfarama Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar na uku a bisa cikar sa shekaru 66 da haihuwa. Sakon

EFCC ta titsiye Daraktan NDDC kan zargin badakalar N25bn

Har yanzu ana ci gaba da titsiye shi

Dawo da sufurin jirgin kasa Abuja-Kaduna a yanzu rashin tausayi ne – Minista

Ya ce wasu abubuwa biyu a ne suka jawo tsaiko a aikin