Labarai

Labarai

Tubar Bello Turji ba zai gaskata ba sai ya ajiye makamai —Gwamnatin Zamfara

Bayan shekara biyu kenan da bullo da shirin, wasu daga cikin ‘yan fashin sun koma daji sun sake daukar makamai.

Dalilin da ban halarci taron Kungiyar Lauyoyi ba —Kwankwaso

Kwankwaso ya bai wa kungiyar hakuri bisa rashin samun damar halartar taron.

Diyyar jinin Sheikh Goni na wuyan Rundunar Sojin Najeriya —Bukarti

Bukarti ya ce dole rundunar soji ta biya diyya ga iyalan malamin, saboda da makaminta aka yi amfani kuma sakacinta ne abin ya faru

A gaggauta hukunta wadanda suka kashe Sheikh Aisami —JIBWIS

Muna yaba wa hukumar ’yan sanda da suka dauki mataki nan take na cafke sojojin da aka samu tare da gawarsa.

N5,000 muke karba harajin ajiyar jiragen sama a Najeriya tun 2002 —Gwamnati

Hukumar Sufurin Jiragen sama ta Najeriya (NCAA) da Hukumar Filayen Jirgin sama (FAAN) ta ce batun kara kudin harajin sauka da adana jirgin saman da ak