Labarai

Labarai

Ya kamata matasa su rungumi sana’o’in hannu —Murtala Gwarmai

Alhaji Gwarmai ya sama wa wasu matasa 8 aikin yi a Ma’aikatar Lafiyar Kano

Buhari ba shi da alhakin magance matsalar tsaro —Isa Yuguda

Duk wani abu da ke faruwa ba daidai ba ta fuskar tsaro, to wannan alhaki ne na Gwamna.

Gwamnatin Borno za ta fara gine-gine a tsohon sansanin Boko Haram

A shekarar 2014, garin Gudumbali ya fuskanci harin farko na Boko Haram.

Kotu ta daure Faston da ya yi wa mata 3 ’yan gida daya fyade

Kotu ta dage shari’ar zuwa ranar 14 ga watan Satumbar 2022.

Miji ya sassari matarsa da adda saboda budurwarsa

Wani magidanci mai suna Chima da budurwarsa sun tsere bayan da rikici ya barke ya kai ga sun sassari matarsa da adda a yankin Omerelu a karamar Hukuma