Labarai

Labarai

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 10, ta raba wasu 2,538 da muhallansu a Adamawa

Shugaban hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ne ya tabbatar da hakan

An tsinci gawar yaro mai shekara 11 a rataye a Abuja

An ce ya yi hatsaniya da yayarsa gabanin faruwar lamarin

An kashe malamin addinin Musulunci Sheikh Goni Aisami a Yobe

Kisan fitaccen malamin ya jefa al’umma cikin rudani yayin da dama suka shiga alhini.

Buhari yana aikin tituna guda 26 a jihar Kano kawai – Minista

Ya ce wasu an kammala, wasu kuma har yanzu ana aikinsu

SSANU da NASU sun janye yajin aiki

Janyewar za ta fara aiki ne daga ranar Laraba ta makon gobe.