Labarai

Labarai

Yarinya ta mutu, mai ciki ta haihu a hannun ’yan ta’adda a Neja

Rahotanni sun ce yarinyar ta rasu ne sakamakon wata cuta da ba a bayyana ba, bayan sun shafe sama da watanni biyu a hannun ’yan ta’adda.

Rikicin Dangote da Shugaban NMDPRA ya dauki sabon salo

Dangote ya bukaci a binciki Babban Daraktan NMDPRA, Injiniya Farouk Ahmed, inda ya yi ikirarin cewa an bayar da lasisin shigo da kusan lita biliyan 7.

Kotu ta ɗage shari’ar BBC Hausa da mawaƙi Abdul Kamal zuwa Sabuwar Shekara

Mawaƙin yana tuhumar BBC Hausa da amfani da sautin waƙarsa a cikin ɗaya daga shirye-shiryensu mai suna “Daga Bakin Mai Ita” ba tare da izininsa ko ami

Majalisa ta amince da nadin sabbin Jakadun da Tinubu ya gabatar

Sabbin jakadun su ne Aminu Muhammad Dalhatu daga Jihar Jigawa da Lateef Kayode Kolawole Are daga Jihar Ogun, da kuma Emmanuel Ayodele Oke daga Jihar O

Kasuwar Katakon Gombe ta yi gobara na 2 cikin wata ɗaya

Kasuwar Katako ta Gombe ta sake yin mummunar gobara, a karo na biyu cikin wata guda.