Labarai

Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata yankuna 225 a Kano da Jigawa

Ambaliyar na da nasaba ne da ruwan sama na mamako da ake tafkawa tun daga watan Yuli zuwa yanzu.

Yadda Aka Kama Barayi Masu Fasa Gidaje A Yobe

An kama su ne a sassa daban-daban na jihar bayan korafe-korafen al’umma kan fasa gidaje da sata da dangoginsu.

Yajin aikin ASUU: Hana malaman jami’a albashi ba laifi ba ne

Lauyoyi sun ce matakin da gwamanti ta dauka na kin biyan albashin lakcarori masu yajin aiki bai saba doka ba

Sojin ruwan Najeriya sun kama jirgin Norway da satar danyen mai

Jirgin ya tsinke a guje ya nufi iyakar Najeriya da Sao Tome and Principe a kokarinsa na tserewa.

Gwamnati ta rufe kamfanonin Takin Zamani 4 a Kano

An gano tarin wasu sinadarai na hada takin zamani da aka haramta sayar da su a kasuwa.