Labarai

Labarai

Ma’aikatan wutar lantarki sun tsunduma yajin aiki

Akwai yiwuwar Najeriya ta shiga matsalar wutar lantarki yayin da Kungiyar Ma’aikatan Wutar Lantarki ta Kasa (NUEE) suka fara yajin aiki a ranar Laraba

Mutum 7 ’yan gida daya sun rasu bayan cin Dambu mai guba a Zamfara

Sun rasu ne bayan cin dambu mai guba

Masu garkuwa da Kwamishinan Nasarawa na bukatar N100m

Rundunar ’yan sanda a Jihar Nasarawa ta tabbatar da sace Kwamishinan Yada Labarai da Al’adu na jihar, Yakubu Lawal. Aminiya ta gano cewa, wasu ’

Najeriya za ta fara samar da fensir a cikin gida

Kwamitin Kimiyya da Kere-kere na Majlisar Dattawa ya bukaci a kara kudaden da aka ware wa Cibiyar Cigaban Ayyuka ta (PRODA) reshen Jihar Inugu, domin

’Yan banga sun harbe mace mai garkuwa da mutane, sun kama wasu 12     

’Yan banga a Jihar Kaduna tare da hadin gwiwar wasu matasa sun harbe wata mata da ake zargin mai garkuwa da mutane ce tare da kama wasu 12 a Karamar H