Labarai

Labarai

Kano: Ganduje ya kafa kwamitin binciken zargin karkatar da N352m a Jami’ar Wudil

Kwamitin zai fara aiki nan ba da jimawa ba

Darajar Naira ta sake faduwa a kasuwa

Darajar Naira ta kara faduwa a kasuwar hada-hadar kudi ta bankuna inda aka canjata kowacce Dalar Amurka a kan N430. Adadin dai na nuna an samu ragin k

Buhari ya nada Dangote ya jagoranci kwamitin dakile Maleriya a Najeriya

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce nada attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote a matsayin shugaban kwamitin dakile cutar Maleriya na kasa (NEMC). B

Saurayi dan shekara 16 ya kashe kansa a Kano

Har yanzu dai ba a gano dalilin wannan danyen aiki da saurayin ya yi ba.

Ba ni da burin da ya wuce yi wa ’yan Najeriya hidima —Atiku

A karon farko Atiku ya ziyarci Jihar Adamawa tun bayan lashe tikitin takarar Shugaban Kasa na jam’iyyar PDP.