Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace Kwamishina a Nasarawa

Lamarin na zuwa ne sa’o’i 48 bayan da wasu ’yan bindiga suka kashe wani malamin makaranta.

Gara ta cinye takardun Naira biliyan 17 a Hukumar Kula da Inshorar Al’umma

Gara ta cinye takardun da ke fayyace musabbabin aika kudaden.

An kama matashin da ya yi barazanar sace daliban jami’a a Oyo

Ya yi barazanar sace daliban idan aka gaza biyan Naira miliyan 10 cikin wa’adin da aka kayyade.

Buhari ya taya William Ruto murnar lashe Zaben Kenya

Shugaba Muhammadu Buhari ya taya William Ruto murnar lashe zaben Shugaban Kasa da aka gudanar a Kenya. Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakak

PDP ce dalilin yajin aikin ASUU —Keyamo

Sau 12 ASUU tana shiga yajin aiki a zamanin mulkin PDP.