Labarai

Labarai

Sojoji sun yi wa ’yan bindiga ruwan wuta a Kaduna

Dakaru sun tsallaka Kogin Kaduna inda suka rika musayar wuta da ’yan bindiga.

Gwamnati ta ba dan kwangila wata 4 ya kammala aikin titi a Kano

Ministan ya koka kan yadda ya ce aikin na tafiyar hawainiya

’Yan bindiga sun sako mutum 51 da suka sace a Kaduna

’Yan bindigar sun rike mutum daya kan lallai sai iyalansa sun siya musu babura biyu kafin su sako shi.

Za mu bayyana makarantu masu hana Kiristoci ibada —CAN

Nan gaba Hedikwatar CAN za ta bayyana matsayarta game da wannan tsari da nuna bambanci

Matsalar tsaro ta takure tattalin arzikinmu —Buhari

Buhari ya jinjina wa hukumomin tsaron Najeriya.