Labarai

Labarai

’Yan banga 2 sun rasu a artabu da ’yan bindiga Abuja

’Yan bindigar sun yi musu kwanton bauna a unguwar Gasakpa da ke Karamar Hukumar Abaji.

Gobara ta sa an rufe sashen Majalisar Tarayya

Lamarin ya faru da yammacin ranar Alhamis.

An ba dan sanda kujerar Hajji da N250,000 saboda mayar da dalolin tsintuwa

Wani dan sandan Najeriya ya samu tukwicin kujerar aikin Hajji da tsabar kudi Naira 250,000 saboda ya mayar da Dala 800 da ya tsinta mallakar wata mani

Kotu ta ci Shugaban ’Yan Sanda tarar N1m kan baje-kolin wanda ake zargi

Kotun ta ce wadanda za su biya diyyar ga dan kasuwar sun hada da Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya.

Fashin zuwa aiki ya janyo wa ’yan NYSC 5 maimatawa a Sakkwato

Uku daga ciki za su sake ne baki daya, saboda sun ki zuwa kauyukan da aka tura su