Labarai

Labarai

Harin cocin Owo: An kama dan ISWAP a cikin maharan

Babban Ofishin Tsaro ya ba da sanarwar sake damke wasu mutum biyu da ake zargin da hannunsu a harin da aka kai Mujami’ar St Francis Catholic da

Kotu Ta Sake Ba Da Belin Wanda Ya yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

Kotu ta shardanta masa kawo wanda zai tsaya masa wanda ke da N10m a banki da kuma gida mai wannan kimar

Sojoji sun kona kasuwar Boko Haram a Borno

An jikkata mata ’yan ta’adda a kasuwar mayakan Boko Haram a bayan garin Bama

’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 10 Sun Sace 45 a Sakkwato

Yadda mahara kusan 100 da ke tafiya a kasa sun ci karensu babu babbaka a yankin Illela

Gibin kudin shiga ke gurgunta wutar lantarki a Najeriya —APGC

Kungiyar Masu Kamfanonin Samar da Wutar Lantarki ta kasa (APGC) ta ce har yanzu suna bin bashin kudin aikin Naira Tiriliyan 1.64 na tsawon shekara bak