Labarai

Labarai

Za a fara rajistar masu hawa keke a Zamfara

Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa za ta fara yi wa masu hawa keke a Jihar Zamfara.

Ba mu fatan sake samun yakin basasa a Najeriya —El-Rufai

Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce Najeriya ba ta fatan sake samun yakin basasa kamar yadda ya auku a 1967. El-Rufai ya fadi haka ne a lokaci

Ta haifi ’yan hudu bayan ta yaye tagwaye

A Lahadin da ta gabata wata mata mai suna Anesthesia Sati, ta haifi ’yan hudu a yankin Karamar Hukumar Shendam da ke Jihar Filato. Wannan na zuwa ne b

Tabarbarewar Tsaro: Gombe Ta Kafa Rundunar ‘Operation Hattara’

Gwamnan Gombe Muhammaadu Inuwa Yahaya ya ce duk da jihar na zaune lafiya a yanzu, kaddamar da sabuwar rundunar tsaro ta ‘Operation Hattara’

Ilimi ya gagari talaka, amma ’yan siyasa na yawo a jiragen alfarma —Gumi

Gumi ya soki yadda ’yan siyasa ke yawo a jiragen alfarma na kashin kansu alhali ilimi na gagarar ’ya’yan talakawa