Labarai

Labarai

Tsaro: ’Yan sanda sun tura motocin sulke 13 zuwa Kebbi

Ya ƙara da cewa wannan ƙarfafawa na nufin inganta tasirin ayyukan rundunar, faɗaɗa sintiri, da kuma tallafawa gaggawar amsa matsalolin tsaro a faɗin j

APC ta lashe duk kujerun zaben Ƙananan hukumomin Borno

Jam’iyyun siyasa shida ne suka shiga zaben, amma daga baya Jam’iyyar PDP ta janye daga fafatawar bisa zargin cewa ba za a yi mata adalci ba.

Jiragen soji sun yi raga-raga da rumbun makaman Boko Haram a Borno

Jiragen Rundumar Sojin Sama ta Najeriya sun kashe mayaka da dama bayan sun yi ruwan bama-bamai a kan sansanoni da ma’ajiyar makaman ’yan ta’adda

An yi musayar wuta tsakanin ɓarayin mota da ’yan sanda a Abuja

’Yan fashin suna isowa wurin da ’yan sandan daga shiyyar Galadimawa suke, sai suka buɗe wa jami’an wuta

Sojoji sun ceto mutane 3 daga cikin 5 da aka sace a Kano

Kyaftin Zubairu ya tabbatar da cewa sojoji suna yin iya ƙoƙarinsu don dawo da ragowar waɗanda aka sace cikin aminci.