Labarai

Labarai

Mutane su tashi su kare kansu daga ’yan ta’adda — Sheikh Jingir

Ya ce bai kamata ’yan tsirarun mutane su rika tashin garuruwa ba

Yadda matashi ya damfari mata 6 Naira miliyan 4 a Legas

Mun gano ya sayar da kowacce waya kan N900,000.

Babbar Kasuwar Jos mallakar Gwamnatin Filato ce —Lalong

Gwamna Lalong ya gargadi ’yan siyasar jihar da su guji korar masu son zuba jari a Jihar Filato.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda hudu a Imo

Sun kubutar da wasu masu laifi biyu da ake tsare da su.

‘Yan bindiga sun kashe mutum 6 a Kogi

‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Jihar Kogi, ciki har da Sufeton ‘yan sanda biyu da ‘yan kasar waje biyu yayin harin da suka kai