Labarai

Labarai

Shugaban Makarantar da aka sace a Kaduna ya kubuta

Sai dai babu wani tabbaci na biyan kudin fansa.

Uba ya yi wa ’yar cikinsa fyade a Legas

Wata Kotun Majistare a Ikejan jihar Legas ta sa a tsare wani mutum mai shekara 40 da kuma abokinsa a gidan gyaran hali na Kirkiri a bisa zargin yin la

Daliban da suka rasa jarrabawar bana za su yi tasu ranar Asabar – JAMB

Kimanin dalibai 1,969 ne suka rasa jarrabawar a bana

Yadda sojoji suka kashe dan sanda da duka a Legas

Wasu fusatattun sojoji sun yi wa wani dan sanda dukan tsiya har sai da ya ce ga garinku nan, kan dakatar da su a danjar ba da hannu ta babban titin Ba

NSCDC ta ba iyalan jami’inta da aka kashe a harin Kuje N2.8m

Hukumar ta kuma yi alkawarin daukar ’yar marigayin aiki