Labarai

Labarai

Yanke wa mutane Lantarki ba tare da ba su gargadin kwana 10 ba saba wa doka – FCCPC

Hukumar Kula da Gasa da Kare Hakkin Masu Sayen Kaya ta Kasa (FCCPC) ta ce yanke wutar lantarkin mutanen da ba su biya kudi ba ba tare da ba su gargadi

An damke mutumin da ake zargi da yi wa marainiya mai shekara 7 fyade a Nasarawa

Wanda ake zargin ma’aikaci ne a Kwalejin Ilimi ta Jihar

’Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon dan majalisar Anambra

Maharan sun shiga har gida sun sace shi.

Yunwa ba za ta sa mu janye yajin aiki ba — ASUU

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Kasa (ASUU), ta ce Gwamnatin Tarayya ba za ta yi nasara ba kan yunkurin da take na amfani da yunwa wajen tilasta wa mambo

Najeriya ta fi kowace kasa yawan yaran da ba sa zuwa makaranta a duniya – UNICEF

UNICEF ta koka kan yadda ake ci gaba da samun yaran ba sa zuwa makaranta.