Labarai

Labarai

An sace Shugaban wata makarantar Gwamnatin Tarayya da ke Kaduna

Sun kuma sace wata budurwa bayan kashe mutum daya

Taskun da Karancin Dala a Bankuna ya jefa Dalibai da Masu neman magani a Kasashen Waje

Wan binciken da Aminiya ta gudanar  ya gano yadda ’yan Najeriya masu bulaguro ke shan wahala wajen samun Dalar a farashin Babban Bankin Najeriya (CBN)

Za mu kori duk wani azzalumin alkalin kotun Musulunci —Gwamnatin Borno

Sabbin alkalan kotunan Shari’ar Musulunci 21 sun karbi rantsuwar fara iki a Jihar Borno.

Ganduje ya yi rusau a kusa da Gidan Nasiru Kabara

Ginin a ya haifar da zargi tsakanin Gwamantin Ganduje da Masarautar Kano

Haramta yin acaba zai kawo karuwar ta’addanci —Masu babura

Matasa 66,000 za su shiga garari idan aka hana acaba a Gombe