Labarai

Labarai

Mutum 4 sun gurfana a gaban kotu kan zargin satar waya

Alkalin kotun ya ba da belin kowannensu kan kudi Naira 100,000.

Mun kashe ’yan bindiga 30 da suka kai wa sojoji hari a Abuja —DHQ

Dakarun sojin sun tabbatar da ci gaba da tsaron rayukan al’ummar kasar nan.

‘Yan bindiga sun sace matafiya 14, sun kashe mutum 4 a Taraba

‘Yan bindigar sun tare hanya sannan suka sace matafiya da dama.

Ba za mu sake tsawaita wa’adin rajistar katin zabe ba —INEC

INEC ta ce ba za ta sake bude kofar yin rajistar katin zaben ba.

ASUU ta tsawaita yajin aikin jami’o’in Najeriya da mako hudu

Daliban jami’o’i za su shafe rabin shekara suna zaman jiran tsammani a gida.