Labarai

Labarai

Yajin aikin ASUU: Kungiyoyi 47 sun shiga zanga-zangar NLC a Kaduna

ASUU ta sha alwashin ba za ta janye yajin aiki ba har gwamnati ta biya mata bukatunta.

Zanga-zangar Kungiyar Kwadago ba za ta shafi sufurin jirage ba —NUATE

Kungiyar Ma’aikatan Jirgin Sama ta Najeriya (NUATE) ta ce zanga-zangar lumanar kungiyar Kwadago ba za ta shafi tashin jiragen sama ba a kasar. B

Yadda ’yan daba suka hargitsa unguwar Kurna a Kano

Limamin unguwar Malam Hamisu Maigemu ya ce, “’Yan daban sun fi 100 suka zo, kuma sun soki fiye da mutane 20

An gano bakuwar cutar Maleriya mai rayuwa a Arewacin Najeriya kadai

Sabon nau’in cutar na da wahalar magancewa kuma ba a taba ganin bullarsa a duniya ba sai a yaznu da aka tsince ta a Arewacin Najeriya.

’Yan bindiga sun sace mutum 36 a unguwar Keke a Kaduna

Mahara sun yi awon gaba da ma’aurata da dansu na goye