Labarai

Labarai

Harin Kuje: ’Yan sandan sun damke fursunan da ya tsere a Binuwai 

Fursunan ya ce yana jiran shari’a kan zargin kashe budurwarsa.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda 5 a Katsina

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda biyar da farar hula uku a kauyen Gatikawa da ke Karamar Hukumar Kankara, Jihar Katsina. Majiyarmu ta ce lamarin ya f

Jirgin farko dauke da Alhazan Kwara 541 ya iso Najeriya

Alhazan su 541 dai sun sauka ne a Ilorin

EFCC za ta gurfanar da tsohon Akanta Jana’ar gaban kotu ranar Juma’a

Za a gurfanar da shi ne kan zargin badakalar kudade

Kisan Hausawa a fadan kabilanci ya janyo zanga-zanga a Sudan

Suna neman a hukunta masu hannu a kisan ne