Labarai

Labarai

An ci dan takarar gwama tarar N1m kan cin zarafi

Wata Babbar Kotu a Jihar Delta ta ci dan takarar gwamnan jihar na Jam’iyyar SDP, Kenneth Gbagi tarar Naira miliyan daya kan zargin take ’yancin

Zulum ya bai wa karamin yaro tallafin karatun N5m

Yaron ya yi amfani da laka wajen gina irin gadar sama da Zulum ya yi a Maiduguri

Kotu ta janye umarnin hana Ganduje karbo bashin N10bn

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta umarninta na hana Gwamnatin Jihar Kano ciyo bashin Naira biliyan 10 domin sanya kyamarorin tsaro na CCTV

Rundunar sintiri ta kama barayin wayoyin lantarki a Kano

Za mu kamo ragowar masu laifin domin gurfanar da su a Kotu.

Mahaifin Sanata Ali Ndume ya rasu

Majalisar Dattawa ta dage zamanta na ranar Talata zuwa Laraba.