Labarai

Labarai

Mahara sun kashe mahalarta daurin aure 7 a Imo

Maharan sun bude wa mahalarta daurin aure wuta a kan hanyarsu ta komawa gida.

’Yan bindiga sun sace matan aure 4 da Yara 5 a Katsina

Mazajen matan sun tsere bayan ‘yan bindigar sun kawo harin.

Za mu kawo karshen fita kasashen waje neman lafiya – Buhari

Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa na kokarin ganin ta kawo karshen fita kasashen waje da ’yan Najeriya ke yi don neman lafiya. Shu

Joe Biden ya nada sabon Jakadan Amurka a Najeriya

Fadar White House ce ta sanar da nadin nasa ranar Litinin

Ma’aikatan jiragen sama za su fara yajin aikin goyon bayan ASUU

Sun ce za su yi tafi ne don nuna goyon bayan ASUU