Labarai

Labarai

2027: Jam’iyyar NNPP ta rantsar da sabbin shugabanni a Gombe

Sabbin shugabannin sun yi alƙawarin samar da ci gaba gabanin babban zaɓen 2027.

Zaɓen 2027 ya hana ni korar wasu ma’aikata – Bago

“Ni mai goyon bayan wa’adi ɗaya ne ga gwamnoni domin abin takaicin mun dawo kan batutuwan siyasa, komai na Najeriya cike yake da siyasa,

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 2, sun ƙwato makamai a Borno

Sojojin sun ƙwato wasu makamai da maharan suka zubar bayan sun tsere.

Mangal ya bayar da tallafin N257m don yi wa marasa galihu aikin ido kyauta a Katsina

Mutane da dama sun bayyana yadda aikin idon kyauta ya ceci rayuwarsu.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3 a Binuwai

Dakarun sun yi alƙawarin ci gaba da kare lafiya da dukiyoyin al’ummar jihar.