Labarai

Labarai

Mun lalata gonakin Tabar Wiwi masu fadin hekta 2 a Imo – NDLEA

Hukumar ta lalata gonakin ne a Owerri

Fulani da Irigwe sun kulla yarjejeniyar zaman lafiya

Al’ummomin kabilun Fulani da Irigwe da ke Karamar Hukumar Bassa a Jihar Filato, sun sanya hannu kan jarjejeniyar zaman lafiya a tsakaninsu.

Sojoji Sun Kashe ’Yan Boko Haram, Sun Ceto Matafiya A Borno

Dakarun rundunar sojin Najeriya ta Operation Hadin Kai sun kashe mayakan Boko Haram 10 a wani harin kwanton bauna da kungiyar ta kai a hanyar Magumeri

Najeriya na neman diyyar ‘gurbataccen abincin’ da aka ba alhazanta a Saudiyya

Najeriya ta ce an sami matsalar ce saboda ba ita ta bayar da abincin ba

‘Yadda muke damfarar ’yan kasuwa da ‘alert’ na bogi’

Ya ce sun jima suna damfarar mutane a haka