Labarai

Labarai

Zanga-zangar iyalan fasinjojin jirgin kasan Kaduna da ke hannun ’yan bindiga

Iyalan ragowar fasinjojin jirgin kasan Kaduna da ’yan ta’addan IS suka sace guda 50, sun gudanar da zanga-zangar luman a Jihar  Kadunan ranar domin nu

Harin Kuje: An kama ’yan sanda na waya da ’yan ta’addar da suka tsere

Wasu ’yan sanda sun shiga hannu bayan an same su suna waya da ’yan ta’adda da suka tsere daga Gidan Yarin Kuje.

Mahara sun kashe dan sanda da sace dan kasar waje a Kwara

’Yan Bindiga sun kai hari wani kamfani mallakin wasu ’yan Kasar Sin da ke yankin Shao a Karamar Hukumar Moro da ke Jihar Kwara, inda suka hallaka wani

Rashin sakandare na ci mana tuwo a kwarya — Dagacin Kujama

Dakacin yankin Kujama da ke Karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna, Mista Stephen Ibrahim, ya koka kan yadda rashin makarantar sakandare a yankinsu ke

Yadda likitoci mata da miji suka rasu a gobara a Maiduguri

Dokta Auta ya kama da wuta yayin da yake kokarin ceto matarsa Dokta Amina, inda cikin gaggawa aka kai su sashin ba da agajin gaggawa na Asibitin Koyar