Labarai

Labarai

Sojoji sun halaka mayakan ISWAP da dama a Borno

Jiragen yakin rundunar tsaron hadin gwiwa ta kasa da kasa sun halaka mayakan kungiyar ISWAP da daman gaske tare da jikkata wasu da dama a Jihar Borno.

MURIC ta bukaci a dage jarabawar NECO ta ranar Babbar Sallah

Kungiyar ta bukaci a dage jarabawar zuwa wata ranar ta daban

Za mu kwashe duk maniyyatan Najeriya da suka rage —NAHCON

Da karfe 12:00 na daren Lahadin nan wa’adin rufe jigilar maniyyata zai cika.

Mutum 11 sun kone kurmus a hadarin mota a hanyar Legas

Hadarin wanda ya rutsa da mutum 18, an ceto bakwai daga ciki, amma 11 su kone kurmus.

An soma horas da ’yan sa-kai don kawo karshen ’yan bindiga a Zamfara

Gwamna Bello Matawalle ya sha alwashin aiwatar da karin matakan yaki da ta’addanci a jiharsa.