Labarai

Labarai

Jami’in Hukumar Alhazai ya ‘gudu’ da kudin maniyyata kusan 150 a Neja

Maniyyatan da lamari ya shafa dai sun biya kudaden ne asusun ajiyar jami’in

Kiristoci sun taya Musulmi sharar masallacin idi a Kudancin Kaduna

Matasan sun ce hakan zai yaukaka dangantaka tsakanin addinan biyu

Zulum ya raba wa likitoci 81 gidaje

An bai wa likitocin gidaje masu dakunan kwana uku-uku, kewaye da katanga da kayayyakin alatu da shaguna biyu

Buhari ya ba Yobe tallafin hatsi ton 360

Daraktan Ma’aikata na SEMA, Hassan Bomai ya wakilta, ya ce hukumar ta samu masara ton 210,000, gero ton 60,000, dawa ton 60,000, sai gari ton 30,000.

Za a rataye matasa biyu kan laifin fashi da makami a Uyo

Matasan biyu sun shahara wajen yin amfani da keke napep wajen yi wa mutane fashi da makami.