Labarai

Labarai

Kungiyar Kwadago ta kira zanga-zanga kan yajin aikin ASUU

NLC ta ce tunda tattaunawa ta ki samar da mafita, to za ta bullo wa gwamnati ta wata hanyar

Iyalan fasinjojin jirgin kasan Kaduna za su tare a ofisoshin gwamnati

Sun bayyana fargabar kan samun labarin rashin maganin sarar maciji da na harbin bindiga da ’yan uwansu ke fama da su a hannun ’yan bindiga.

Babbar Sallah: Kudin jirgi zuwa Arewacin Najeriya ya yi tashin gwauron zabo

Legas zuwa Yola babu dawowa ya kai N135,000, zuwa Sakkwato N128,000 zuwa Kano da Maiduguri N105,000

Sojoji Sun Kashe ’Yan Boko Haram 3 Borno 

Sojojin rundunar Operation Hadin Kai da ke yankin Arewa maso Gabas sun kashe ’yan ta’addar Boko Haram uku a wani harin kwantan bauna da suka kai

An kama Kwamandan NSCDC kan damfarar masu sayen filaye a Abuja

ICPC ta kama kwamandan NSCDC yana damfarar masu sayen filaye a yankunan Abuja da Jihar Nasarawa