Labarai

Labarai

Rukuni na 2 na maniyyatan Kano sun tashi zuwa Saudiyya 

Sun tashi ne da karfe 8:00 na safiyar Alhamis

Kotu ta raba aure saboda masifar mata

Kotun dai ta amince da raba auren saboda masifar matar

’Yan Ta’adda Sun Kashe ’Yan kasar China da ’yan sanda a wurin hakar ma’adinai

Akalla mutum 17 ne suka rasu, wasu da dama kuma suka jikkata a harin da ’yan bindiga suka kai wani wurin hakar ma’adanai da ke karkashin kulawar wasu

Kwalejin koyon tukin jirgin sama ta Zariya ta sake zama wacce ta fi kowacce a duniya

Tun 2015 dai makarantar take samun kyautar a duniya

Maniyatan Najeriya 2,500 ba za su samu zuwa Hajji ba

Maniyyatan aikin Hajji daga Najeriya kimanin 2,500 na fuskantar barazanar kasa sauke farali a aikin Hajjin bana.