Labarai

Labarai

Bayan korar malamai 2,000 El-Rufai zai dauki wasu 10,000

Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta kammala shirye-shiryen daukar sabbin malaman firamare 10,000 bayan ta sallami wasu 2,000.

’Yan bindiga ke lalata wutar lantarkin Najeriya —Gwamnatin Tarayya

Ko an gyara wutar ’yan ta’adda na zuwa su sake lalatawa

Kotu ta soke belin wanda ake zargi da sassara dan makwabcinsa saboda kare

Ana dai zargin mutumin da sassara yaron saboda kare

Dokar hana acaba: Gwamnan Legas ya kama soja a kan babur

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya ba da umarnin a kama wani soja da ya hango da kansa ya taka dokar amfani da hanya a kan babur dinsa. Rahota

An cafke matasa 6 kan zargin satar kayan kida a coci

Darajar kayan kidan dai ta kai Naira miliyan 28