Labarai

Labarai

‘Abin da ya sa muka kashe Ahmed Gulak’

Barazanar rasa raina ce ta sa na amince da bukatar wadanda suka harbi Ahmed Gulak.

Buhari ya rantsar da Ariwoola a matsayin sabon Alkalin Alkalan Najeriya 

An rantsar da shi bayan Ibrahim Tanko Muhammad ya ajiye aiki.

Dalibai 29,000 muka biya wa kudin NECO a bana — Gwamnatin Kano 

Gwamnatin ta karyata cewa ba ta biya wa kowa kudin ba a bana

Kungiyar Ansaru ta haramta duk harkokin siyasa a Birnin Gwari

Kungiyar ta dauki matakin ne domin nuna adawarta da tsarin siyasa

Najeriya ta shigo da danyen sukari na N410bn cikin shekara daya

Sai adadin ya ragu a watanni ukun karshen shekarar