Labarai

Labarai

Jirgin farko dauke da maniyyatan Gombe 508 ya tashi zuwa Saudiyya

Ana sa ran jirgi na biyu ya tashi ranar Litinin

NEDC ta raba wa tubabbun ’yan Boko Haram kayan abinci a Borno

NEDC ta ce tilas ne a ci gaba da tallafa wa wadanda ta’addancin Boko Haram ya rutsa da su.

’Yan bindiga sun kashe ’yan banga 5 a Neja

’Yan bangar sun fita ceto manoma 22 da aka sace a Abuja.

Yadda ’yan bindiga suka sace manoma 22 a Abuja

Akwai wasu mutum 13 ‘yan gida daya daga cikin manoman 22 da aka sace.

Gidauniyar Zakkah da Wakafi ta koya wa ’yan mata 90 sana’oin hannu a Gombe

An zabo masu cin gajiyar shirin ne ta hanyar bai wa makarantun Islamiyya gurabe su kawo wadanda za a koya wa sana’o’i.