An kama mutum 4 kan zargin satar kayayyakin banki a Gombe
Sanarwar ta bayyana sunayen waɗanda aka kama dukkaninsu matasa da suka fito daga unguwanni daban-daban da ke jihar.
Labarai
Sanarwar ta bayyana sunayen waɗanda aka kama dukkaninsu matasa da suka fito daga unguwanni daban-daban da ke jihar.
Dakarun sojin Najeriya da dama sun rasa rayukan a yayin da suke daƙile harin.
Barista Tumsah ya yi watsi da rahotannin da ke cewa an cimma matsaya ta bai-ɗaya, yana mai cewa wannan iƙirarin ba gaskiya ba ne, domin tsarin sulhun
Daga cikin ’yan majalisar da mazabunsu suka juya musu baya akwai Rt. Hon. Mike Etaba, mai wakiltar mazaɓar Obubra/Etung , da kuma Rt. Hon. Alex Egbona
A ƙarshen zaɓen, Yusuf Buhari ya yi nasara a zaɓen fid-da-gwanin da ƙuri’a 17,342 a kan Awwal Lawal Musa Daura wanda ya samu ƙuri’a 480.