Labarai

Labarai

Yajin aiki: TUC ta roki ASUU ta sassauta matsayarta

TUC ta bukaci ASUU ta sassauta domin samun matsaya ta yin maslaha.

Masu garkuwa da mutane 13 sun shiga hannu a Adamawa

’Yan sanda sun kama wasu mtum 13 da ke garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa a Jihar Adamawa.

Al’ummar Machina ga Ahmed Lawan: Muna fama da wahalar ruwa

Sun ce a shekara 23 ba su san wani romon Dimokuradiyya ba

‘Macizai sun fara saran fasinjojin jirgin kasan da ke hannun ’yan bindiga’

“Akwai macizai sosai a dajin, kuma suna fitowa ne idan dare ya tsaka”

EFCC na tuhumar mai kamfanin wallafa littattafai na Macmillan kan damfarar N65m

Sai dai wanda ake zargin ya cika wandonsa da iska