Labarai

Labarai

’Yan kwadago sun kashe manomi a gonarsa, sun jefa gawarsa a rijiya

Ana zargin wasu ’yan kwadago da kashe wani manomi mai suna Hussaini Aliyu a gonar shi, tare da jefa gawar a rijiya. Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin

Sojoji sun tsinto guda daga ’yan matan Chibok da aka sace da jaririnta

Ana kyautata zaton tana daya daga cikin ’yan matan Chibok

WHO za ta sauya wa cutar Kyandar Biri suna

Hukumar ta kuma fara rabin rigakafin cutar ga kasashe

Kotu ta daure ’yan sandan da aka kama tare da Abba Kyari shekara 6

Kotun dai ta ce za su shafe wa’adin ne a gidan gyaran hali na Suleja

Buhari ya gana da Gwamnonin APC kan zabar Mataimakin Tinubu

Ganawar na zuwa ne lokacin da APC ke kokarin zabo wa Tinubu Mataimaki