Labarai

Labarai

Boko Haram ta yi garkuwa da mata 2 a Konduga —‘Yan sanda

Mayakan Boko Haram sun yi awon gaba da ’ya’yan mutumin a kauyen Mairari.

Yadda jami’an tsaro suka ragargaji ’yan bindiga a hanyar Abuja-Kaduna

Jami’an tsaron sun hallaka dan bindiga sun kwace makamai bayan musayar wuta

Gwamnatin Buhari ta fi kowacce rashawa a tarihin Najeriya — Bishop Oyedepo

Ya ce batun yaki da rashawa na gwamnatin Buhari shirin gizo ne kawai

Mun gano mutum 29,000 da suka yi katin zabe sau 2 a Kwara — INEC

INEC ta ce hukuncin yin hakan shi ne daurin shekara daya ki tarar N1m

Mutanen gari sun babbake ‘barawon babur’ a Bauchi

Fusatattun mutanen garin sun kone shi da ransa