Labarai

Labarai

Ansaru ta sake nesanta kanta da harin jirgin kasan Abuja-Kaduna

Ansaru ta ce tana fito na fito ne da wanda ya taba ta kawai

Yajin aiki: ASUU ta lashi takobin hukunta jami’o’in da suka bijire mata

Kungiyarta ce za ta hukunta jami’o’in da suka bijire mata

Harin Owo: Gwamna Akeredolu ya tsawaita zaman makoki a Ondo

Gwamnatin Tarayya ta ce ’yan ta’addan kungiyar ISWAP ne suka kai hari kan Cocin Katolika da ke garin Owo.

Mun dakile hari a Kano da ka iya zama mafi muni a tarihin Najeriya —Janar Irabor

Mun kwace makamai masu yawan gaske da miyagu ke kokarin yin amfani da su a sassan kasar nan ciki har da Abuja.

Mutum 3 sun mutu sakamakon mamakon ruwan sama a Katsina

An tafka ruwan sama kamar da bakin kwarya daga cikin dare har zuwa safiyar Lahadi