Labarai

Labarai

Kotu ta yanke wa mutum 3 hukuncin rataya a Ondo

Kotu ta wanke mutum na hudu daga laifin.

Ranar Dimokuradiyya: Gwamnati ta ba da hutun yini guda

Mu tabbatar cewa Najeriya ta ci gaba da zama kasa dunkulalliya, mai hadin kai kuma mai tsaro da zaman lafiya.

Dansarauniya ya nemi afuwar Ganduje kan bata masa suna a Facebook

Babu tabbas ko da son ran Dansarauniya ya ba Ganduje hakuri ko kuma kotu ce ta umarce shi

Bayan kwana 39, ’yan bindiga sun sako basaraken Kaduna

An ba masu garkuwa da shi sabbin babura da man fetur da taba sigari

Alarammomin Kano sun gudanar da addu’o’i na musamman don samun tsaro da shugaba na gari

Akalla alarammomi da sauran al’ummar Musulmi mutum 3,000 ne suka halarta taron addu’o’in na Musamman