Labarai

Labarai

Ɗa da mahaifi sun mutu a cikin rijiya a Kano

Wasu mutane uku sun rasu yayin da suke tsaka da aikin yasar rijiya a garin Badume da ke Ƙaramar Hukumar Bichi a Jihar Kano. 

Fyaɗe ga ’yar shekara 12 ya ja wa matashi ɗaurin rai-da-rai a Yobe

Ya yaudari yarinyar bayan ya gaya mata cewa zai sayi ƙosai.

Ƙasashen waje na taimaka wa ’yan ta’adda a Najeriya —Sheikh Gumi

Sheikh Ahmad Gumi ya danganta ƙaruwar matsalar tsaro da hare-haren ta’addanci a Najeriya a baya-bayan nan da irin maganganun da ƙasashen waje suka riƙ

Dorinar ruwa ta kashe mutum 2, ta jikkata 6 a Gombe

Al’ummar yankin sun nuna damuwa matuƙa kan yadda dabbar ta addabe su.

Gwamnatin Gombe da UNICEF sun tallafa wa yara masu fama ƙarancin abinci mai gina jiki

Iyaye mata sun bayyana farin cikinsu kan yadda abincin ke taimaka wa yaransu.