Labarai

Labarai

Zulum: Borno ta noma Hekta 30,000 na Shinkafa

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ce jihar karkashin jagorancinsa ta samu nasarar noma hekta 30,000 na shinkafa. Zulum ya ce an samar da g

Ya Kamata A Kafa Ma’aikatar ’Yan Bindiga da Makiyaya —Sheikh Gumi

Ya kamata gwamnati ta kula da ’yan bindiga irin kulawar da aka bai wa tsagerun Neja Delta

Muna shirin dawo da sufurin keke ka’in da na’in a Najeriya —FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa (FRSC) ta ja hankalin ’yan Najeriya kan alfanun hawa keke musamman a bangaren lafiyar jiki.

An sake bude makarantar da aka yi rikicin hijabi a Kwara

Gwamnatin ta sake bude makarantar tare da jaddada halascin sanya hijabi ga dalibai Musulmi

Bom din da ’yan IPOB suka dasa ya kashe su

Wani bom da ’yan kungiyar IPOB suka dasa ya tashi sa su a yayin da sojoji suka fatattakar su.