Labarai

Labarai

Daliban firamare sun fara shiga kungiyoyin asiri a Ogun — Gwamna

Ya koka cewa matsalar na neman zama ruwan dare a Jihar

NECO ta kara wa’adin rajistar jarabawar 2022

Za a fara jarabawar daga ranar 27 ga watan Yuni zuwa 12 ga watan Agusta,

Kotun ECOWAS za ta yanke hukunci kan zaben Shugaban Kasar Nijar

Idan kotun ta gamsu da hujjojin Ousmane, Bazoum zai iya fuskantar ta leko ta koma

Cutar Kyandar Biri ta kama mutum 21 a Najeriya — NCDC

Hukumar ta ce cutar ta kuma kashe mutum daya ya zuwa yanzu

Borno: Zulum ya ziyarci iyalan wadanda Boko Haram ta kashe a Kala-Balge

Gwamnan ya kai ziyarar ce ranar Lahadi domin yi musu ta’aziyya