Labarai

Labarai

Kotu ta aike da yaran da suka kashe tsoho mai shekara 70 kurkuku

Ana zargin yaran ne da lakada wa tsohon duka har ya mutu

2023: Atiku ya fara bin ’yan takarar da ya kayar a PDP gida-gida

Ya dai sha alwashin hade kan jam’iyyar waje daya don ya kai ga nasara

Tashin ‘bam’ a mashaya ya jikkata mutum 11 a Kogi

Wannan ne karo na biyu da hakan ke faruwa cikin kwana 18 a yankin

’Yan bindiga sun kona motocin jami’an tsaro 3 a Katsina

Sai dai ba a sami asarar rai ko jikkata ba a harin

Dakarun MNJTF Sun Kashe ’Yan ISWAP 25 a Borno

Rundunar Hadin Gwiwa ta Kasa da Kasa (MNJTF) ta kashe ’yan ta’addan ISWAP  sama da 25 tare da kwato makamansu  a yankin Tafkin Chadi. Sanarwar da kaka