Labarai

Labarai

Ba manoma Boko Haram ta kashe a Kala-Balge ba —Zulum

Zulum na cikin kaduwa sosai kan kashe al’ummar da ba su ji ba ba su gani ba.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3 a Binuwai

Sojoji sun kwato wata mota da kakin sojoji a hannun masu garkuwa a mutanen.

Harin jirgin kasan Abuja-Kaduna: ‘Yan bindiga sun ba gwamnati wa’adin kwana 7

’Yan bindigar da suka yi garkuwa da fasinjoji a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun ba wa gwamnati wa’adin kwana bakwai ta biya musu bukatunsu. ’

Shirin Kidaya: NPC ta nemi sojoji su bai wa jami’anta kariya

Hukumar na neman kariyar sojoji ga jami’anta saboda matsalar tsaro da ke addabar Najeriya.

Kisan ’yan IPOB: Matasan Arewa sun gargadi Gwamnonin Kudu maso Gabas

Kungiyar ta ce dole Gwamnonin yankin su dauki mataki