Labarai

Labarai

‘Za a sami ambaliyar ruwa a Kananan Hukumomi 233 na Najeriya’

Akwai yiwuwar samun matsalar a Jihohi 32 da Abuja a bana

EFCC ta kama ’yan Yahoo Boys 150 cikin wata biyu

EFCC ta yi wawan kamu na masu damfarar mutane ta Intanet a Ibadan.

Majinyata sun koka kan ninka kudin jinya a Asibitin Aminu Kano

Kowa ya san tsadar da man dizal ya yi a kasar nan.

‘Mataimakin Shekau’ ya mika wuya ga sojoji

Tun bayan mutuwar Shekau ake ta samun karuwar ’yan Boko Haram da suke mika wuya ga sojoji.

Sojoji sun yi raga-raga da sansanonin ISWAP 14 a Kukawa

Sojojin Najeriya sun sake yin Rugu-Rugu da wasu karin sansanoni 14 na ’yan ta’addan ISWAP a yankin Tafkin Chadi.