Labarai

Labarai

Matashin da ya damfari ’yan kasuwar Gombe N40m ya shiga hannu

Za a gurfanar da matashin a gaban kotu da zarar an kammal bincike.

Mahara sun sace shugaban karamar hukuma, sun harbe dogarinsa

Masu garkuwa da shugaban karamar hukumar na neman kudin fana Naira miliyan 30.

Gwamnati ta kafa harsashin gina gidajen Malamai 500 a Kano

Za a samar da gidajen a farashi mai rahusa domin malamai, ma’aikata da sauran talakawa a Jihar Kano.

An kama Boka da tawagarsa da ake zargi da kashe ’yar sanda a Imo

Sun tabbatar da cewa suna kera bindigogi su sayar ga mabukata.

Mutumin da ya siyar da dansa da matarsa ya shiga hannu

Ya siyar da matarsa kan Naira 1,400,000, da kuma dansu kan Naira 600,000.