Labarai

Labarai

Batanci: ’Yan sanda sun gana da malaman addini a Gombe

Kwamishinan ’yan sandan Gombe ya bukaci hadin kan shugabannin addinai biyu don kaucewa rikici.

Ba za a bar ’yan sama da shekara 65 su je Aikin Hajjin bana ba

Hukumar ta ce umarnin ya fito ne daga kasar Saudiyya

Kotu ta dakatar da shugabannin PDP na Jihar Kano

Babbar Kotun Kano karkashin jagorancin Mai Shari’a A.M Liman, ta dakatar da Kwamitin Gudanarwar Jam’iyyar PDP a jihar amsa sunan shugabannin jam’iyyar

Yadda gidajen mai suka kara farashin man fetur da dizel

Farashin man dizel ya kai N707, fetur kuma N202 a lokacin tsananin tsadarsa.

Badakalar N287m: EFCC ta tsare tsohuwar Shugabar Majalisar Wakilai, Patricia Etteh

Shekara 15 bayan badakalar kwangilar da ta sa ta sauka da kujerar Shugaban Majalisar Wakilai.