Labarai

Labarai

IPOB: Sojoji sun harbe mahara 4 a Imo

An kashe maharan yayin musayar wuta da dakarun soji.

Jirgin kasan Abuja-Kaduna zai dawo aiki ranar Litinin

Gwamnati ta ba da tabbacin kubutar da fasinjojin jirgin kasan da aka yi garkwua da su

Kamfanonin Jiragen Sama za su fara soke tafiye-tafiye saboda wahalar mai

Muna sanar da al’umma cewa za a dinga samun soke tashin jirgi daga ’ya’yan kungiyarmu.

Mutum miliyan 10 yunwa za ta addaba a Yammacin Afirka

Kungiyar agaji ta Red Cross ta yi gargadi kan daukar mataki cikin gaggawa.

Matashiya ta yi karar Mahaifinta saboda kin aura mata wanda take so

Saurayinta bai kammala cika duka sharudan aure ba.