Labarai

Labarai

Harin ‘Yan bindiga: Mazauna karkara sun gudu birni neman mafaka a Neja

Babu sauran wuri mai tsaro a gare mu.

Yajin Aiki: ASUP ta bai wa Gwamnati wa’adin kwana 14

A biya mana bukatunmu ko kuma mamabobinmu su tsunduma yajin aikin sai baba ta gani.

Tsoron Tsigewa: Buni Ya Bai wa ’Yan Majalisar Yobe Tikitin Zarcewa

Mutum 18 cikin mambobin majalisar dokokin jihar Yobe 24 na barazanar tsige Gwamna Mai Mala Buni kan yunkurin maye gurbinsu da wasu

’Yan bindiga sun sace mai gari da mutum 15 a Kaduna

Maharan sun tisa keyar mai garin da wasu mutum 15 daga kauyen.

Mahara sun kashe mutum 5 a ayarin motocin ’yan sanda

’Yan bindiga sun tare ayarin motocin ’yan sanda suka yi musu luguden wuta