Labarai

Labarai

‘Yan siyasa 9 za su janye wa Ahmed Lawan takarar Shugaban Kasa —Orji Kalu 

Takarar Lawan za ta zama tamkar guguwa mai karfi.

Dakarun MNJTF sun kashe shugabannin ISWAP 3 a gabar Tafkin Chadi

An kashe ‘yan ta’adda da dama a harin da aka kai a Tumbum Jaki da Tumbum Gini da ke Jihar Borno.

Mutumin da ya yi garkuwa da yaro a Kano zai bakunci hauni

Kotun ta yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya a kan laifin kashe yaron da ya yi.

Yadda ’yar Najeriya mai tuka jirgin sama a kasar waje ta rasu

Kyaftain Adzuayi ce matashiya ’yar Najeriya mai tuka jirgin sama ta biyu da ta rasu cikin kimanin shekara biyu.

JAMB ta saki sakamakon jarrabawar bana

JAMB ta saukaka wa dalibai su duba sakamakon ta wayoyinsu na salula.